Skip to content
Mahukunta 13:20-22

Mahukunta 13:20-22

20
Yayinda harshen wuta ya yi sama daga bagaden, sai mala’ikan Ubangiji ya haura cikin harshen wutar. Da ganin wannan Manowa da matarsa suka fāɗi da fuskokinsu har ƙasa.
21
Da mala’ikan Ubangiji bai ƙara bayyana kansa ga Manowa da matarsa ba, sai Manowa ya gane cewa mala’ikan Ubangiji ne.
22
Ya ce wa matar, “Ba shakka za mu mutu, gama mun ga Allah!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options