Skip to content
Mahukunta 10:6-7

Mahukunta 10:6-7

6
Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji. Suka shiga bautar Ba’al da Ashtarot, da kuma allolin Aram, allolin Sidon, allolin Mowab, Ammonawa da kuma allolin Filistiyawa. Kuma domin Isra’ilawa sun bar Ubangiji ba su ƙara bauta masa ba,
7
sai ya fusata da su. Ya sayar da su ga hannun Filistiyawa da Ammonawa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options