Skip to content
Mahukunta 10:11-12

Mahukunta 10:11-12

11
Ubangiji ya ce, “Sa’ad da Masarawa, Amoriyawa, Ammonawa, Filistiyawa,
12
Sidoniyawa, Amalekawa da kuma mutanen Mawon suka wulaƙanta ku kuka kuwa yi mini kuka, ban cece ku daga hannunsu ba?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options