Skip to content
Mahukunta 1:23-24

Mahukunta 1:23-24

23
Sa’ad da suka aike mutane don su leƙi asirin Betel (da dā ake kira Luz),
24
’yan leƙen asirin suka ga wani ya fito daga birnin sai suka ce masa, “Ka nuna mana yadda za mu shiga birnin, mu kuwa za mu yi maka alheri.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options