Yoshuwa 7:3-4
3
Da suka dawo wurin Yoshuwa suka ce, “Ba lalle dukan jama’a su je yaƙi da Ai ba, ka aika mutum dubu biyu ko dubu uku su je su ciwo ƙasar da yaƙi, ba sai ka dami mutane duka ba, gama mutanen wurin kaɗan ne.”
4
Saboda haka sai kimanin mutum duba uku suka haura; amma mutanen Ai suka fatattake su,