Skip to content
Yoshuwa 2:8-9

Yoshuwa 2:8-9

8
Kafin ’yan leƙen asirin su kwanta, sai ta tafi wurinsu a bisa rufin ɗakin
9
ta ce musu, “Na sani Ubangiji ya riga ya ba ku ƙasan nan, tsoronku kuma ya kama mu har zukatan mazaunan ƙasar duka sun narke saboda ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options