Skip to content
Yohanna 8:34-36

Yohanna 8:34-36

34
Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, duk mai yin zunubi bawan zunubi ne.
35
Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗinɗinɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada.
36
Saboda haka in Ɗan ya ’yantar da ku, za ku ’yantu da gaske.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options