Skip to content
Yohanna 7:11-13

Zuwan Yesu a Ɓoye da Muhawara a Fili

Yohanna 7:11-13
11
A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?”
12
A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “A’a, ai, ruɗin mutane yake.”
13
Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options