Skip to content
Yohanna 6:60-61

Yohanna 6:60-61

60
Da jin haka, da yawa daga cikin almajiransa suka ce, “Wannan koyarwa tana da wuya. Wa zai iya yarda da ita?”
61
Da yake ya san almajiransa suna gunaguni game da wannan, sai Yesu ya ce musu, “Wannan ya ɓata muku rai ne?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options