Skip to content
Yohanna 6:67-71

Yohanna 6:67-71

67
Sai Yesu ya tambayi Sha Biyun, “Ku ma za ku tafi ne?”
68
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami.
69
Mun gaskata mun kuma san cewa kai ne Mai Tsarkin nan na Allah.”
70
Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ba ni na zaɓe ku Sha Biyu ba? Amma ɗayanku Iblis ne!”
71
(Yana nufin Yahuda, ɗan Siman Iskariyot, wanda, ko da yake ɗaya ne cikin Sha Biyun, zai bashe shi daga baya.)
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options