Skip to content
Yohanna 6:16-17

Yohanna 6:16-17

16
Da yamma ta yi, sai almajiransa suka gangara zuwa tafki,
17
inda suka shiga jirgin ruwa suka tasar wa haye tafkin zuwa Kafarnahum. A lokacin kuwa duhu ya yi, Yesu kuma bai riga ya zo wurinsu ba tukuna.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options