Skip to content
Yohanna 4:7-9

Yohanna 4:7-9

7
Sa’ad da wata mutuniyar Samariya ta zo ɗiban ruwa, sai Yesu ya ce mata, “Ba ni ruwa in sha?”
8
(Almajiransa kuwa sun shiga gari don sayi abinci.)
9
Sai mutuniyar Samariyar ta ce masa, “Kai mutumin Yahuda ne, ni kuwa mutuniyar Samariya ce. Yaya za ka roƙe ni ruwan sha?” (Don Yahudawa ba sa hulɗa da Samariyawa.)
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options