Skip to content
Yohanna 4:4-6

Yohanna 4:4-6

4
To, ya zama dole yă bi ta Samariya.
5
Sai ya zo wani gari a Samariya da ake ce da shi Saikar, kurkusa da filin da Yaƙub ya ba wa ɗansa Yusuf.
6
Rijiyar Yaƙub kuwa tana can, Yesu kuwa, saboda gajiyar tafiya, sai ya zauna a bakin rijiyar. Wajen sa’a ta shida ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options