Yohanna 3:5-7
5
Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an haife shi ta wurin ruwa da kuma Ruhu.
6
Jiki yakan haifi jiki, amma Ruhu yana haifi ruhu.
7
Kada ka yi mamaki da na ce, ‘Dole ne a sāke haifarku.’