Skip to content
Yohanna 3:5-6

Yohanna 3:5-6

5
Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an haife shi ta wurin ruwa da kuma Ruhu.
6
Jiki yakan haifi jiki, amma Ruhu yana haifi ruhu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options