Skip to content
Yohanna 20:27-29

Yohanna 20:27-29

27
Sa’an nan ya ce wa Toma, “Sa yatsarka nan; dubi hannuwana. Miƙa hannunka ka sa a gefena. Ka daina shakka ka gaskata.”
28
Toma ya ce masa, “Ya Ubangijina da Allahna!”
29
Sai Yesu ya ce masa, “Wato ka gaskata saboda ka gan ni ne, masu albarka ne waɗanda ba su gan ni ba, amma suka gaskata.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options