Skip to content
Yohanna 20:2-4

Yohanna 20:2-4

2
Sai ta zo da gudu wajen Siman Bitrus da ɗayan almajirin, wanda Yesu yake ƙauna, ta ce, “Sun ɗauke Ubangiji daga kabarin, ba mu kuma san inda suka sa shi ba!”
3
Sai Bitrus da almajirin nan suka nufi kabarin.
4
Dukansu biyu suna gudu, amma ɗayan almajirin ya tsere wa Bitrus ya kuma fara kai kabarin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options