Skip to content
Yohanna 2:21-22

Yohanna 2:21-22

21
Amma haikalin da ya yi magana jikinsa ne.
22
Bayan da ya tashi daga matattu, sai almajiransa suka tuna da abin da ya faɗa. Sa’an nan suka gaskata Nassi da kuma kalmomin da Yesu ya yi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options