Skip to content
Yohanna 17:6-8

Yohanna 17:6-8

6
“Na bayyana ka ga waɗanda ka ba ni a duniya. Su naka ne; kai ka ba ni su sun kuma yi biyayya da maganarka.
7
Yanzu sun san cewa duk abin da ka ba ni daga gare ka ya fito.
8
Na ba su kalmomin da ka ba ni sun kuwa karɓa. Sun san tabbatacce daga wurinka na fito. Sun kuma gaskata kai ka aiko ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options