Tsallake zuwa abun ciki
Yohanna 13:13-17

Yohanna 13:13-17

13
Kuna ce da ni ‘Malam’ da kuma ‘Ubangiji,’ daidai ne kuwa, gama haka nake.
14
Da yake ni da nake Ubangijinku da kuma Malaminku, na wanke ƙafafunku, haka ku ma ya kamata ku wanke ƙafafun juna.
15
Na ba ku misali domin ku yi yadda na yi muku.
16
Gaskiya nake gaya muku, ba bawan da ya fi maigidansa, ko ɗan saƙon da ya fi wanda ya aike shi.
17
Yanzu da kuka san waɗannan abubuwa, ku masu albarka ne, in kuka yi su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options