Skip to content
Yohanna 12:31-33

Yohanna 12:31-33

31
Yanzu ne za a yi wa duniyan nan shari’a, yanzu ne za a tumɓuke mai mulkin duniyan nan.
32
Amma ni, sa’ad da aka ɗaga ni daga ƙasa, zan ja dukan mutane gare ni.”
33
Ya faɗa haka ne don yă nuna irin mutuwar da zai yi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options