Skip to content
Yohanna 12:20-21

Yohanna 12:20-21

20
To, akwai waɗansu Hellenawa a cikin waɗanda suka haura don su yi sujada a Bikin.
21
Suka zo wurin Filibus, wanda yake daga Betsaida ta Galili, da roƙo. Suka ce, “Ranka yă daɗe, muna so mu ga Yesu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options