Skip to content
Yohanna 11:21-22

Yohanna 11:21-22

21
Sai Marta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan da ɗan’uwana bai mutu ba.
22
Amma na san cewa ko yanzu ma Allah zai ba ka duk abin da ka roƙa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options