Skip to content
Yohanna 1:16-17

Yohanna 1:16-17

16
Daga yalwar alherinsa dukanmu muka sami albarka bisa albarka.
17
Gama an ba da doka ta wurin Musa; alheri da gaskiya kuwa sun zo ne ta wurin Yesu Kiristi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options