Skip to content
Ayuba 9:32-35

Ayuba 9:32-35

32
“Shi ba mutum ba ne kamar ni wanda zan iya amsa masa, har da za mu yi faɗa da juna a wurin shari’a.
33
In da akwai wanda zai iya shiga tsakaninmu, ya ɗora hannunsa a kanmu tare,
34
wani wanda zai sa Allah yă daina duka na, don yă daina ba ni tsoro.
35
Sa’an nan ne zan iya yin magana ba tare da jin tsoronsa ba, amma a yadda nake a yanzu ba zan iya ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options