Skip to content
Ayuba 9:32-33

Ayuba 9:32-33

32
“Shi ba mutum ba ne kamar ni wanda zan iya amsa masa, har da za mu yi faɗa da juna a wurin shari’a.
33
In da akwai wanda zai iya shiga tsakaninmu, ya ɗora hannunsa a kanmu tare,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options