Skip to content
Ayuba 8:20-22

Ayuba 8:20-22

20
“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
21
Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
22
Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options