Skip to content
Ayuba 7:12-15

Ayuba 7:12-15

12
Ni teku ne, ko kuwa dodon ruwa, don me kake tsaro na?
13
Lokacin da nake zato zan sami salama in na kwanta a gadona don in huta,
14
duk da haka kana ba ni tsoro da mafarke-mafarke, kana tsorata ni da wahayi.
15
Na gwammace a shaƙe ni in mutu maimakon in kasance cikin wannan jiki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options