Skip to content
Ayuba 5:2

Ayuba 5:2

Ana nuna aya 2 tare da mahallin da ke kewaye.
1
“Ka yi kira in kana so, amma wa zai amsa maka? Wurin waɗanne tsarkaka za ka juya?
2
Fushi yana kashe wawa, ƙyashi kuma yana kashe marar azanci.
3
Ni ma na ga wawa yana cin gaba, amma nan da nan gidansa ya zama la’ananne.
4
’Ya’yansa suna cikin hatsari, ba wanda zai tsaya musu a gaban alƙali,
5
mayunwata sun kwashe girbinsa, har abubuwan da suke cikin ƙaya, masu jin ƙishirwa kuma suna zuba ido ga dukiyarsa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options