Skip to content
Ayuba 5:17-18

Ayuba 5:17-18

17
“Mai albarka ne wanda Allah yake yi masa gyara in mutumin ya yi kuskure; saboda haka kada ka guje wa horon Maɗaukaki.
18
Ko da yake yana sa ciwo, shi ne kuma yake warkar da ciwon; ciwon da ya ji maka, shi da kansa zai warkar da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options