Skip to content
Ayuba 40:8-9

Ayuba 40:8-9

8
“Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
9
Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options