Skip to content
Ayuba 4:7-8

Ayuba 4:7-8

7
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options