Ayuba 38:2-5
2
“Wane ne wannan da yake ɓata mini shawarata da surutan wofi?
3
Ka sha ɗamara kamar namiji; zan yi maka tambaya, za ka kuwa amsa mini.
4
“Kana ina lokacin da na aza harsashen duniya? Gaya mini, in ka sani.
5
Wane ne ya zāna girmanta? Ba shakka ka sani! Wane ne ya ja layin aunawa a kanta?