Ayuba 35:6-8
6
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi ’yan adam ne kaɗai.