Skip to content
Ayuba 32:6-7

Ayuba 32:6-7

6
Sai Elihu ɗan Barakel mutumin Buz ya ce, “Ni ƙarami ne a shekaru, ku kuma kun girme ni; shi ya sa na ji tsoro na kāsa gaya muku abin da na sani.
7
Na ɗauka ya kamata ‘shekaru su yi magana; ya kamata yawan shekaru su koyar da hikima.’
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options