Skip to content
Ayuba 32:1-2

Ayuba 32:1-2

1
Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.
2
Amma Elihu ɗan Barakel mutumin Buz na iyalin Ram, ya ji haushi da Ayuba don yă nuna shi ne mai gaskiya ba Allah ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options