Skip to content
Ayuba 29:24-25

Ayuba 29:24-25

24
Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
25
Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options