Skip to content
Ayuba 27:7-10

Ayuba 27:7-10

7
“Bari maƙiyana su zama kamar mugaye, masu gāba da ni kuma su zama kamar marasa adalci.
8
Gama wane bege marar tsoron Allah yake da shi, lokacin da aka datse shi, lokacin da Allah ya ɗauke ransa?
9
Ko Allah yana sauraron kukansa lokacin da ƙunci ya auko masa?
10
Ko zai sami farin ciki daga Maɗaukaki? Ko zai yi kira ga Allah a kowane lokaci?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options