Skip to content
Ayuba 26:12-13

Ayuba 26:12-13

12
Da ikonsa ya kwantar da teku; da hikimarsa ya hallaka dodon ruwan nan Rahab.
13
Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau da hannunsa ya soke macijin nan mai gudu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options