Skip to content
Ayuba 25:1

Ayuba 25:1

Ana nuna aya 1 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options