Skip to content
Ayuba 16:1-3

Ayuba 16:1-3

1
Sai Ayuba ya amsa,
2
“Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
3
Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options