Skip to content
Ayuba 16:1-3

Ayuba 16:1-3

1
Sai Ayuba ya amsa,
2
“Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan; dukanku ba ku iya ta’aziyya ba!
3
Dogayen surutanku ba sa ƙare ne? Me yake sa kuke ta yin waɗannan surutai har kuke cin gaba da yin gardama?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options