Skip to content
Ayuba 15:7-9

Ayuba 15:7-9

7
“Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
8
Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
9
Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options