Skip to content
Ayuba 15:7-10

Ayuba 15:7-10

7
“Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
8
Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
9
Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
10
Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options