Skip to content
Ayuba 13:1-5

Ayuba 13:1-5

1
“Idanuna sun ga waɗannan duka, kunnuwana sun ji sun kuma gane.
2
Abin da kuka sani, ni ma na sani; ba ku fi ni ba.
3
Amma ina so in yi magana da Maɗaukaki, in kai kukana wurin Allah kai tsaye.
4
Ku kuma kun ishe ni da ƙarairayi; ku likitocin wofi ne, dukanku!
5
In da za ku yi shiru gaba ɗaya! Zai zama muku hikima.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options