Skip to content
Irmiya 9:13-14

Irmiya 9:13-14

13
Ubangiji ya ce, “Domin sun bar dokata, wadda na sa a gabansu; ba su yi biyayya da ni ko su bi dokata ba.
14
A maimako, sun bi taurin zuciyarsu; suka bi Ba’al, yadda kakanninsu suka koya musu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options