Skip to content
Irmiya 7:25-26

Irmiya 7:25-26

25
Daga lokacin da kakanninku suka bar Masar har yă zuwa yau, kullum na yi ta aikan bayina annabawa.
26
Amma ba su saurare ni ba, ba su kula ba. Sai suka taurare zukatansu suka aikata mugun abu fiye da na kakanninsu.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options