Skip to content
Irmiya 52:10-11

Irmiya 52:10-11

10
Sarkin Babilon ya kashe ’ya’yan Zedekiya a idonsa. Ya kuma kashe dukan shugabannin Yahuda a Ribla.
11
Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya, ya kuma sa masa ƙuƙumi, aka kai shi Babilon inda aka sa shi a kurkuku har ran da ya mutu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options