Skip to content
Irmiya 48:29-30

Irmiya 48:29-30

29
“Mun ji labarin girman kan Mowab mun ji alfarma girmankanta da kumburinta girmankanta da fariyarta da renin zuciyarta.
30
Na san alfarmanta amma a banza ne,” in ji Ubangiji, “kuma taƙamarta ba ya cimma kome.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options