Skip to content
Irmiya 48:21-25

Irmiya 48:21-25

21
Hukunci ya zo wa tudu, zuwa Holon, Yahza da Mefa’at,
22
zuwa Dibon, Nebo da Bet-Dibilatayim,
23
zuwa Kiriyatayim, Bet-Gamul da Bet-Meyon,
24
zuwa Keriyot da Bozra zuwa dukan garuruwan Mowab, nesa da kusa.
25
An karye ƙahon Mowab; an karye hannunta,” in ji Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options