Skip to content
Irmiya 47:6-7

Hukuncin Allah marar sauyawa

Irmiya 47:6-7
6
“Za ku yi kuka kuna cewa, ‘Wayyo, takobin Ubangiji sai yaushe za ka huta? Ka koma kubenka; ka huta, ka yi shiru.’
7
Amma ta yaya zai huta sa’ad da Ubangiji ya umarta, sa’ad da ya umarta shi don yă faɗa wa Ashkelon da kuma bakin teku?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options